Tehran (IQNA) Alkalan kotun hukunta manyan laifuka ta duniya sun amince da batun gudanar da bincike kan laifukan da ake zargin Isra’ila ta aikata a kan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485623 Ranar Watsawa : 2021/02/06
Tehran (IQNA) Jaridar Isra’ila ta bayar da rahoton cewa babbar kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ta sanar da dakatar da bincike kan laifukan Isra’ila a yankun Falastinawa.
Lambar Labari: 3484649 Ranar Watsawa : 2020/03/23
Gwamnatin Sudan ta ce za ta mika tsohon shugaban kasar Omar Al-Bashir ga kotun hukunta manyan laifuka ta duniya.
Lambar Labari: 3484222 Ranar Watsawa : 2019/11/04
Bangaren kasa da kasa, kotun ICC ta bukaci Gwamnatin Najeriya da ta yi mata bayyani kan kisan gillar da Sojoji suka yi wa Musulmi shekarar da ta gabata a kasar.
Lambar Labari: 3480952 Ranar Watsawa : 2016/11/18